fidelitybank

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Date:

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon Musk, ya kara ruruta wutar rikicin da ke tsakaninsa da shugaban Amurkar Donald Trump, yana mai cewa ƙasar na buƙatar sabuwar jam’iyyar siyasa.

Ya ce wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da ya nemi mutane su kaɗa a dandalin shi na X, ta nuna cewa kashi 80 cikin 100 na mutane miliyan biyar da rabi da suka amsa, sun amince da shi cewa ya kamata a samar da wata sabuwar jam’iyya ta waɗanda ra’ayinsu ya sha bamban da na manyan jam’iyyun ƙasar Republican da Democrat.

Mista Trump ya shaida wa manema labarai cewa shi ba ya ta tsohon aminin na sa, don haka can da su gada.

A birnin Washington, manyan ‘yan jam’iyyar Republican na ta nuna goyon bayansu ga Donald Trump.

Kakakin Majalisar Wakilan kasar Mike Johnson, ya yi gargaɗi game da kalubalantar shugaban.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp