fidelitybank

Akwai ƙarancin masu fitowa zaɓen ƙananan hukumomin Kano – BBC

Date:

Al’ummar jihar Kano sun fara kaɗa ƙuri’a a zaɓen ƙananan hukumomin jihar da ke gudana a yau Asabar.

Bayanan da BBC ta tattara sun nuna cewa duk da cewa an samu fitowar masu zaɓe a wasu rumfunan musamman na cikin birnin Kano, a wasu rumfunan musamman da ke wajen birnin, akwai ƙarancin masu zaɓen a wasu rumfunan.

Hakan dai watakila ba ya rasa nasaba da rashin shigar manyan jam’iyyun hamayyar jihar, APC da PDP cikin zaɓen.

Wani dalilin kuma da wasu ke gani na rashin fitar zaɓen shi ne fargaba kasancewar jami’an ‘yansanda sun ce ba za su shiga don bayar da tsaro a lokacin zaɓen ba.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp