fidelitybank

Akwai yuwar tayar da hankali a zaɓen gwamnoni – DSS

Date:

Hukumar ‘yan sandan ciki ta DSS, ta ce, akwai shirin da wasu mutane ke yi na tayar da hankali a wasu sassan ƙasar nan a zaɓen gwamnoni da ke tafe.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Peter Afunanya ya fitar a ranar Laraba, ta gargaɗi mutane ko kungiyoyi da su guji yin duk abin da zai tayar da hankali domin kauce wa fushin hukuma.

A don haka DSS ɗin ta ja kunnen ‘yan siyasa da su zama masu bin doka da oda a daidai lokacin da ‘yan ƙasa ke shirin fita rumfunan zaɓe domin zaɓen gwamnoni da ‘yan majalisar dokoki a ranar 18 ga watan Maris.

Hukumar ta ce a shirye ta ke domin kare ‘yan ƙasar waɗanda ke da niyyar fita kaɗa kuri’a.

DSS ɗin ta kuma ce ta shirya tsaf tare da haɗin gwiwar sauran jami’an tsaro wajen dakile duk wani yunkuri na kawo tashin hankali a lokacin zaɓen.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp