fidelitybank

Akwai yuwar samun cutar Ebola a Najeriya – NCDC

Date:

Cibiyar Kula da Cutuka ta kasa, ta yi gargadin cewa ‘yan Najeriya na fuskantar babban hatsarin kamuwa da cutar Ebola.

A wata sanarwa da ta fitar ranar Talata, shugaban NCDC, Dr Ifedayo Adetifa ya ce “hatsarin ya karu ne sakamakon yawaitar tafiye-tafiye tsakanin Najeriya da Uganda, musamman wadanda suke bi ta filin jirgin saman Nairobi, da wasu kasashen da suka hada iyaka da kasar Uganda.”

Dakta Adetifa ya bayyana cewa, yiyuwar yaduwar cutar a Najeriya biyo bayan shigo da kayayyaki ya yi yawa saboda taruka da tafiye-tafiyen da ke da alaka da siyasa, yuletide mai zuwa da kuma sauran bukukuwan addini a watannin karshen shekara.

Ya ce hukumar NCDC da abokan huldarta sun gudanar da wani bincike cikin gaggawa don yin nazari kan shirye-shiryen cikin gida, kuma sun fara sa ido da tantance fasinjoji a tashoshin shiga kasar, tare da bin wadanda suka taho daga Uganda ko kuma suka taso daga can, har tsawon kwana 21 domin sanin halin lafiyarsu take ciki

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp