fidelitybank

Akwai yuwar sace bayanan ‘yan Najeriya ta wayoyinsu – NCC

Date:

Hukumar Sadarwa ta kasa NCC, ta yi gargadin cewa akwai yiwuwar an sace bayanan ‘yan kasar ta shafin Facebook ta hanyar wani hari da aka kai ta manhaja mai cutarwa ta “Schoolyard Bully”.

Sashen hukumar sadarwar ta Najerya da ke kula da intanet ya ce ƙwayar cutar ta shafi wayoyi ƙirar android har kusan 300,000, wanda ya ja hankalin masu amfani da manhajar da su tabbatar sun sauke Facebook din daga shafinsa ko ta shagon sauke manhajoji na Apple Store.

Shugaban sashen yada labarai na NCC, Dr Reuben Mouka, ne ya sanar da haka a ranar Laraba a Abuja.

Muoka ya ce masu bincike kan tsaro wajen amfani da wayar salula daga kamnfanin Zimperium sun ce sun gano manhajoji masu yawa da ke yaɗa ƙwayar cutar “Schoolyard Bully”.

Ya ce ƙwayar kan batar da kama zuwa manhajar karatu mai kunshe da littafi ko maudu’ai don yi wa masu amfani da ita shigo-shigo-ba-zurfi.

Mouka ya ce akwai wannan manhajar a Google Play, sun sauke daya daga ciki kuma suna ci gaba da aiki a wasu shagunan sauke manhajoji.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp