fidelitybank

Akwai yuwar barkewar cututtuka a inda aka yi ambaliya

Date:

Ƙungiyar ba da agaji ta Red Cross a Najeriya ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar a samu ɓarkewar cutuka a yankunan da ambaliyar ruwa ta yi wa mummunar ɓarna a ƙasar.

Ƙungiyar ta bayyana cewa jama’ar da ruwa ya shafe gidajensu suna rayuwa ne a cikin kwale-kwale da kuma ƙoƙarin sa ido kan rufin gidajensu saboda kada ɓarayi su sace.

Wani mutum daga Jihar Kogi, wadda ke cikin jihohin da ambaliyar ta fi ɓarna, ya shaida wa BBC cewa suna cikin bala’i.

“Ba mu da kuɗi, ba ma iya zuwa kamun kifi, ba ma iya zuwa gona, ruwa ya shanye gonakinmu. A wani lokacin ‘ya’yana suna kuka sai dai mu saka dutse a tukunya mu yi kamar muna girki amma ba abin da za mu iya,” in ji mutumin.

Ambaliyar ta kashe mutum fiye da 500 a Najeriya, wadda ta shafi kusan dukkan jihohin ƙasar.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp