fidelitybank

Akwai man fetur lita biliyan biyu a rumbu – NNPC

Date:

Kamfanin man fetur na NNPC, ya ce, yana da man fetur wanda yawansa ya kai lita biliyan biyu maƙare a rumbuna.

A wata sanarwa da kamfanin ya fitar, ya ce yawan man fetur ɗin zai wadaci Najeriya na tsawon kwana talatin.

NNPC ya ce, ya ajiye jiragen ruwa da tankokin safarar mai a cibiyoyi daban-daban, kuma yana sanya ido sosai kan yadda ake maƙare su da man fetur ɗin domin kai wa jihohi daban-daban ta yadda za a magance ƙarancin mai.

Sanarwar ta ce, ƙarancin mai da ake fuskanta a Legas ya samo asali ne daga aikin gyaran hanyar Apapa, yayin hakan kuma ya shafi man fetur ɗin da ake samar wa Abuja.

Sai dai kamfanin ya ce yanzu ya ƙara azama wajen loda man fetur ɗin a motocin dakon mai zuwa sassan ƙasar.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp