fidelitybank

Akwai jan aiki a gaban Tinubu kan kuɗin da a ka ware wa ɓangaren Noma – Majalisa

Date:

Majalisar dattawa ta ce, akwai jan aiki a gaban gwamnati wajen kawar da yunwa a ƙasar bisa la’akari da kasafin kuɗin da aka ware wa harkokin noma a bana.

Kwamtitin majalisar mai kula da noma da raya karkara ne ya bayyana damuwa a kan rage kuɗin da za a kashe wa harkar noma a cikin kasafin 2025.

Gwamnati dai ta keɓe wa ɓangaren noma naira billiyan ɗari takwas da ashirin da shida wato kashi 1.7 na kasafin kuɗin na bana ne.

Sanata Salihu Mustapha shi ne shugaban kwamitin noma a majalisar, ya bayyana cewa wannan kasafin da aka ware ya yi kaɗan domin bunƙasa ɓangaren.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp