fidelitybank

Akwai hanyoyin da za abi idan ana so Ayu ya yi murabus – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa, Abubakar Atiku, ya yi ikirarin cewa shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Iyorcha Ayu murabus dinsa mai yuwa ne har idan akwai wani kwaskwarima da aka yi jam’iyyar.

Atiku ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawa da wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP na shiyyar kudu maso yamma a Ibadan ranar Laraba.

Wadanda suka halarci zaman tattaunawar sun hada da Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta, abokin takarar Atiku, Aminu Tambuwal na Sokoto, Sanata Ademola Adeleke, Soji Adagunodo, Cif Raymond Dokpesi, tsohon gwamnan jihar Neja, Babangida Aliyu da takwarorinsa na Ondo, Olusegun Mimiko da kuma Osun, Olagunsoye Oyinlola.

Sauran su ne; Eyitayo Jegede, Dino Melaye, Ladi Adebutu, Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, mataimakinsa, Adebayo Lawal da kakakin majalisar dokokin jihar, Adebo Ogundoyin.

DAILY POST ta tuna cewa wasu jiga-jigan jam’iyyar sun bukaci shugaban jam’iyyar na kasa Sanata Iyorcha Ayu ya yi murabus.

Atiku yayin da yake mayar da martani kan bukatar da Makinde ya gabatar na cewa Ayu ya yi murabus, ya dage cewa murabus din Ayu na iya yiwuwa idan an yi wa kundin tsarin mulkin jam’iyyar kwaskwarima.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp