fidelitybank

Akpabio ya ayyana Bamidele a matsayin shugaban marasa rinjaye na majalisa

Date:

Shugaban Majalisar Dattija Sanata Godswill Akpabio, ya sanar da Opeyemi Bamidele a matsayin, shugaban masu rinjaye na majalisar dattijai.

Ya bayyana haka ne yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya bayyana Sanata David Umahi a matsayin mataimakin shugaban masu rinjaye.

Haka zalika ya ce rukunin ‘yan majalisar dattijai na jam’iyyar APC mai mulki sun amince da Mohammed Ali Ndume, a matsayin mai tsawatarwa na É“angaren masu rinjaye a majalisar.

Sai kuma Sanata Oyelola Yisa Ashiru matsayin mataimakin mai tsawatarwa na ɓangaren masu rinjaye.

Jim kaÉ—an kuma haka ne, sai aka sanar da Sanata Simon Mwadkon Davou a matsayin shugaban marasa rinjaye, yayin da Oyewumi Olalere ya kasance mataimakin shugaban marasa rinjaye.

Haka zalika, an zaÉ“i Sanata Darlington Nwokocha, a muÆ™amin mai tsawatarwa na É“angaren marasa rinjaye, sai Sanata Rufa’i Sani Hanga, mataimakin mai tsawatarwa na É“angaren marasa rinjaye a majalisar dattijai.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp