fidelitybank

Akalla mutane 50 ne ‘yan bindiga suka sace a hanyar Sokoto zuwa Gusau

Date:

Akalla mutane 50 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi awon gaba da wasu mutane a motoci a kan hanyar Sokoto zuwa Gusau.

Kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwaito, wadanda aka sace na dawowa ne daga wani daurin aure da aka yi a garin Tambuwal na jihar Sokoto a yammacin ranar Asabar, inda ‘yan bindigar suka far wa motocinsu.

An ce ‘yan bindigar sun kai hari kan wata motar bas da wata motar da ke jigilar baki daurin auren da kuma wasu motoci masu zaman kansu guda biyu.

Lawal Ja’o, wani fasinja da ya tsere daga harin da maharan suka kai, ya ce, an kai harin ne a kusa da Dogon Awo, a karamar hukumar Tureta.

A cewarsa, “mun fara jin karar harbe-harbe kafin a fara kai wa motar farko hari”, inda ya kara da cewa sama da mutane 50 ne aka yi awon gaba da su.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp