fidelitybank

Akalla mutane 50 ne ‘yan bindiga suka sace a hanyar Sokoto zuwa Gusau

Date:

Akalla mutane 50 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi awon gaba da wasu mutane a motoci a kan hanyar Sokoto zuwa Gusau.

Kamar yadda jaridar Premium Times ta ruwaito, wadanda aka sace na dawowa ne daga wani daurin aure da aka yi a garin Tambuwal na jihar Sokoto a yammacin ranar Asabar, inda ‘yan bindigar suka far wa motocinsu.

An ce ‘yan bindigar sun kai hari kan wata motar bas da wata motar da ke jigilar baki daurin auren da kuma wasu motoci masu zaman kansu guda biyu.

Lawal Ja’o, wani fasinja da ya tsere daga harin da maharan suka kai, ya ce, an kai harin ne a kusa da Dogon Awo, a karamar hukumar Tureta.

A cewarsa, “mun fara jin karar harbe-harbe kafin a fara kai wa motar farko hari”, inda ya kara da cewa sama da mutane 50 ne aka yi awon gaba da su.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...
X whatsapp