fidelitybank

Aiyedatiwa ka nada muslumi mataimakin ka – MMWG

Date:

Kungiyar Muslim Media Watch Group of Nigeria, MMWG, ta yi kira da a nada musulmi a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Ondo yayin da Lucky Aiyedatiwa ya karbi ragamar mulkin jihar.

Sanarwar na kunshe ne tare da sa hannun kodinetan kungiyar ta kasa, Alhaji Ibrahim Abdullahi da kuma kodinetan jihar Ondo, Alhaji Ali Abdul-Yekeen, sun shawarci Aiyedatiwa da ya nada mataimakin gwamnan musulmi daga gundumar Ondo ta Arewa, musamman Owo, mahaifar garin, Marigayi Rotimi Akeredolu, bisa la’akari da hada kai a harkokin mulki, daidaito, adalci da gaskiya.

Gwamnonin da suka gabata a jihar, ciki har da na mulkin soja, duk sun nada mataimaka musulmi, inda suka bayyana cewa maimaita irin wannan mataki a yanzu, zai kara wa jihar tagomashi da zaman lafiya tare da kawo ci gaba mai daurewa a jihar.

Kungiyar ta yi kira da a samu fahimtar juna tsakanin shugabannin siyasa, ta kuma bayar da misali da jihar Ekiti inda gwamna da mataimakinsa Kiristoci ne, amma an nada musulmi sakataren gwamnatin jihar.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp