fidelitybank

Aisha Buhari ta gayyaci ‘yan takarar shugaban kasa shan ruwa amma banda shiga da waya

Date:

Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, ta gayyaci masu neman kujerar shugaban kasa zuwa liyafar buda baki a fadar shugaban kasa a ranar Asabar.

Gayyatar wadda aka yi wa dukkan masu fatan zama shugaban kasa a fadin jam’iyyun siyasa, ana sa ran samun mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo da wasu ‘yan takara goma sha bakwai daga babbar jam’iyyar adawa ta PDP ciki har da gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike; Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da wasu daga cikin jam’iyyar APC mai mulki ne suka halarci bikin.

Katin gayyata na taron da ya gudana a ranar Alhamis, ya shawarci wadanda suka halarci taron da kada su zo da na’urorinsu na hannu, inda ya bayyana cewa, katin gayyata zai zama takardar izinin shiga.

Mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, ofishin uwargidan shugaban kasa, Aliyu Abdullah, ya yi karin haske kan cewa, ka’ida ce ga bakin da ke halartar taron a fadar shugaban kasa, da a nemi kada a shiga da wayoyi.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp