fidelitybank

Ahmed Musa ya sura ƙwallo a wasan sa na farko a Kano Pillars

Date:

Mai ba Kano Pillars shawara a fannin fasaha, Usman Abdallah, ya yaba da yadda kungiyarsa ta yi nasara a kan Sunshine Stars.

Abdallah ya bayyana cewa ‘yan wasansa sun nuna halinsu na komawa kan hanyar samun nasara.

Kwallon da Ahmed Musa ya zura a ragar Kano Pillars a wasan da suka buga ranar biyar.

Abdallah ya bayyana cewa ’yan wasansa sun nuna kwakkwaran hali wajen komawa kan hanyar samun nasara.

“Na gamsu da yadda ‘yan wasan suka taka rawar gani a wasan da suka doke Sunshine Stars,” Abdallah ya shaida wa kafar yada labarai ta Kano Pillars.

“Yana nuna cewa muna da ikon sake haduwa kuma mu sake yin nasara.

“Har yanzu a farkon kakar wasa ne, amma na yi imanin za mu ci gaba da ingantawa.”

Sai Masu za su kara da Akwa United a wasan su na gaba na NPFL a Uyo.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp