fidelitybank

Ahmed Musa ya magantu dangane da batun ritaya daga tamaula

Date:

Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya ce, kociyan kungiyar, Jose Peseiro ne kadai zai iya hana shi buga wa kungiyar wasa.

An caccaki Peseiro sosai da saka Musa a cikin ‘yan wasa 23 da zai buga wa kasar Guinea-Bissau wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin Afrika ta 2023 mai zuwa.

Musa ya bayyana haka ne a farkon gasar cin kofin nahiyar Afirka na shekarar 2021 a kasar Kamaru cewa zai yi ritaya daga buga wasan kasa da kasa a karshen gasar.

Duk da haka, ɗan wasan, ya kasa kiyaye maganarsa kuma ya ci gaba da ba da kansa don zaɓar.

Karanta Wannan: Za mu rama abun da Najeriya ta yi mana a AFCON – Guinea-Bissau

“Kamar yadda kociyan ya gayyace ni kuma jikina zai dauke ni, zan ci gaba da buga wa Najeriya kwallo,” in ji Musa a wani taron manema labarai a Abuja.

“Kocin da ya gayyace ni ya fi sani kuma a matsayina na dan Najeriya mai kishin kasa, ba zan iya kin gayyatar tawagar kasar ba bayan sadaukarwa.”

Dan wasan mai shekaru 30 ya ci gaba da zama dan wasan Najeriya mafi taka leda da wasanni 107.

Musa wanda ya fara bugawa Super Eagles wasa a shekarar 2010, yana da kwallaye 16 a raga.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp