fidelitybank

Ahmed Lawan ya nada Iyke a matsayin kakakin yakin neman zabensa

Date:

Shugaban majalisar dattawa kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sen.Ahmad Lawan, ya amince da nadin Mista Iyke Ekeoma a matsayin kakakin kungiyar yakin neman zaben sa na shugaban kasa.

Nadin wanda ke fara aiki nan take ya fito ne a wata sanarwa da Sen. Bello Mandiya na kungiyar yakin neman zaben Ahmad Lawan ya fitar ranar Juma’a.

Kamfanin Dillancin Labarai na kasa (NAN) ya ruwaito cewa, Ekeoma gogaggen dan jarida ne wanda ya yi aiki da Hukumar Gidan Talabijin na kasa (NTA) da Kamfanin Yada Labarai na Imo (IBC) Owerri.

Ya yi aiki a matsayin Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamna Ogbonnaya Onu a lokacin da gwamnan tsohon gwamnan Abia kuma a matsayin mai ba tsohon gwamnan Abia shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Sen. Orji Uzor Kalu.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaĈ™an Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aĈ™alla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

ĈŠaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ĈŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu ĈŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp