fidelitybank

Ahmed Lawan ya nada Iyke a matsayin kakakin yakin neman zabensa

Date:

Shugaban majalisar dattawa kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sen.Ahmad Lawan, ya amince da nadin Mista Iyke Ekeoma a matsayin kakakin kungiyar yakin neman zaben sa na shugaban kasa.

Nadin wanda ke fara aiki nan take ya fito ne a wata sanarwa da Sen. Bello Mandiya na kungiyar yakin neman zaben Ahmad Lawan ya fitar ranar Juma’a.

Kamfanin Dillancin Labarai na kasa (NAN) ya ruwaito cewa, Ekeoma gogaggen dan jarida ne wanda ya yi aiki da Hukumar Gidan Talabijin na kasa (NTA) da Kamfanin Yada Labarai na Imo (IBC) Owerri.

Ya yi aiki a matsayin Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamna Ogbonnaya Onu a lokacin da gwamnan tsohon gwamnan Abia kuma a matsayin mai ba tsohon gwamnan Abia shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Sen. Orji Uzor Kalu.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp