fidelitybank

Ahmad Lawan zai daukaka kara a kan shan kayi a zaben fidda gwani

Date:

Shugaban Majalisar Dattawa, Dakta Ahmad Ibrahim Lawan, ya yi watsi da alkawarin da ya yi a baya na cewa ba zai daukaka kara ba kan tikitin takarar Sanatan Yobe ta Arewa da ya sha kaye a hannun Bachir Machina.

An gudanar da zaben fidda gwani na Sanatan Yobe ta Arewa a ranar 28 ga watan Mayun 2022 a daidai lokacin, Lawan ya tsaya takarar neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC a 2023, wanda ya sha kaye a hannun Asiwaju Bola Tinubu.

A ranar Litinin din da ta gabata ne, takardun kotun mai lamba FHC/DM/CS/11/2022 da wakilin DAILY POST ya gani ya nuna cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kalubalantar hukuncin da babbar kotun tarayya da kotun daukaka kara suka yanke na tabbatar da takarar Machina.

Karanta Wannan: Ba ni da niyyar daukaka kara a kan hukuncin kotu – Ahmed Lawan

Daga daukaka karar, Lawan na neman izinin kotun koli ta ajiye hukuncin da kotunan daukaka kara ta yanke tare da bayyana shi a matsayin wanda ya yi nasara.

Kotun koli ta sanya ranar 1 ga watan Fabrairu za a fara sauraron karar.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp