fidelitybank

Ahmad Lawan ya naɗa Kalu a matsayin shugaban yaƙin neman zaɓen sa

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya nada bulaliyar majalisar Dattawa, Orji Uzor Kalu a matsayin babban darakta a kungiyar yakin neman zaben sa na shugaban kasa, kamar yadda rahotanni suka bayyana a jiya.

Lawan wanda kuma shi ne Shugaban Majalisar Dokoki ta Kasa, ya fito takarar Shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar APC.

Hakazalika ya bayyana shugabannin kwamitoci takwas na kungiyar yakin neman zaben a taron da ya yi da su jiya a Abuja.

An ce tawagar yakin neman zaben sun yi ganawar sirri daidaita dabarun da kuma karfafa nasarorin da aka samu ya zuwa yanzu.

Sunayen shugabannin kwamitoci takwas sun hada da: Kudi da Kasafin Kudi – Auwal Lawan (Shugaba) da Sanata Sani Musa (Mataimakin Shugaban); Dabaru da Tsare-tsare – Sanata Ikechukwu Obiora (Shugaba); Tuntuɓa da Ƙaddamarwa – Sanata Barau Jibrin (Shugaba) da Sanata Peter Nwaoboshi (Mataimakin Shugaban).

An nada Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Aliyu Sabi Abdullahi Shugaban Kwamitin Yada Labarai da Femi Fani-Kayode a matsayin Mataimakin.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp