fidelitybank

Ahmad Lawan ya naɗa Kalu a matsayin shugaban yaƙin neman zaɓen sa

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya nada bulaliyar majalisar Dattawa, Orji Uzor Kalu a matsayin babban darakta a kungiyar yakin neman zaben sa na shugaban kasa, kamar yadda rahotanni suka bayyana a jiya.

Lawan wanda kuma shi ne Shugaban Majalisar Dokoki ta Kasa, ya fito takarar Shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar APC.

Hakazalika ya bayyana shugabannin kwamitoci takwas na kungiyar yakin neman zaben a taron da ya yi da su jiya a Abuja.

An ce tawagar yakin neman zaben sun yi ganawar sirri daidaita dabarun da kuma karfafa nasarorin da aka samu ya zuwa yanzu.

Sunayen shugabannin kwamitoci takwas sun hada da: Kudi da Kasafin Kudi – Auwal Lawan (Shugaba) da Sanata Sani Musa (Mataimakin Shugaban); Dabaru da Tsare-tsare – Sanata Ikechukwu Obiora (Shugaba); Tuntuɓa da Ƙaddamarwa – Sanata Barau Jibrin (Shugaba) da Sanata Peter Nwaoboshi (Mataimakin Shugaban).

An nada Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Aliyu Sabi Abdullahi Shugaban Kwamitin Yada Labarai da Femi Fani-Kayode a matsayin Mataimakin.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...
X whatsapp