fidelitybank

Ahmad Lawan ya naɗa Kalu a matsayin shugaban yaƙin neman zaɓen sa

Date:

Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya nada bulaliyar majalisar Dattawa, Orji Uzor Kalu a matsayin babban darakta a kungiyar yakin neman zaben sa na shugaban kasa, kamar yadda rahotanni suka bayyana a jiya.

Lawan wanda kuma shi ne Shugaban Majalisar Dokoki ta Kasa, ya fito takarar Shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar APC.

Hakazalika ya bayyana shugabannin kwamitoci takwas na kungiyar yakin neman zaben a taron da ya yi da su jiya a Abuja.

An ce tawagar yakin neman zaben sun yi ganawar sirri daidaita dabarun da kuma karfafa nasarorin da aka samu ya zuwa yanzu.

Sunayen shugabannin kwamitoci takwas sun hada da: Kudi da Kasafin Kudi – Auwal Lawan (Shugaba) da Sanata Sani Musa (Mataimakin Shugaban); Dabaru da Tsare-tsare – Sanata Ikechukwu Obiora (Shugaba); Tuntuɓa da Ƙaddamarwa – Sanata Barau Jibrin (Shugaba) da Sanata Peter Nwaoboshi (Mataimakin Shugaban).

An nada Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Aliyu Sabi Abdullahi Shugaban Kwamitin Yada Labarai da Femi Fani-Kayode a matsayin Mataimakin.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp