fidelitybank

Agajin Gaza ya yi kaɗan – MDD

Date:

Majalisar Dinkin Duniya ta ce, kayan agajin da aka soma shiga da su Gaza, ba su kai abin da ake buƙata ga dubban fararen hular da ke buƙatar agajin ba.

Jami’ar MDD mai kula da ‘yan gudun hijirar Falasɗinu, Juliette Touma, ta ce akwai buƙatar ci gaba da shigar da kayan agajin.

“Abin da fararen hula ke buƙata a Gaza shi ne ci gaba da ba su damar samun tallafin, ciki har da musamman man fetur ga cibiyoyin bayar da ruwan sha”, kamar yadda ta shaida wa BBC.

Isra’ila ta amince da shigar da manyan motoci 20 ɗauke da kayan agaji zuwa Gaza ta mashigin Rafah, sai dai ba ta amince a shigar da man fetur ba.

To amma Misis Touma ta ce man fetur na da matuƙar muhimmanci ga tasosahin samar da ruwan sha, “ruwan sha na dab da ƙarewa a Gaza, a wasu wuraren ma tuni ya ƙare”, in ji jami’ar.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp