fidelitybank

Afrika ta Kudu ta rufe ofishin jakadancin Isra’ila bisa kisan Falasdinawa

Date:

Majalisar Dokokin Afirka ta Kudu ta yanke hukuncin rufe ofishin jakadancin Isra’ila da ke birnin Pretoria tare da dakatar da duk wata hulɗar diplomasiyya tsakaninta da ƙasar.

Majalisar ta ɗauki matakin ne har sai Isra’ila ta amince da yarjejeniyar tsagaita wuta a Zirin Gaza tare da hawa teburin sasantawa.

Jami’iyar ANC mai mulki, wadda take da rinjaye a majalisar dokokin ƙasar, ta kwatanta gwagwamayar Falasɗinawa da irin wadda Afirka ta Kudu ta sha lokacin da suke fafutikar neman ƴancin kai daga fararen fata.

Wakilin BBC ya ce gabanin kaɗa ƙuri’ar, Isra’ila ta yi wa jakadanta kiranye, inda ta ce za ta tattauna da shi .

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp