fidelitybank

Afrika ta Kudu ta rufe ofishin jakadancin Isra’ila bisa kisan Falasdinawa

Date:

Majalisar Dokokin Afirka ta Kudu ta yanke hukuncin rufe ofishin jakadancin Isra’ila da ke birnin Pretoria tare da dakatar da duk wata hulɗar diplomasiyya tsakaninta da ƙasar.

Majalisar ta ɗauki matakin ne har sai Isra’ila ta amince da yarjejeniyar tsagaita wuta a Zirin Gaza tare da hawa teburin sasantawa.

Jami’iyar ANC mai mulki, wadda take da rinjaye a majalisar dokokin ƙasar, ta kwatanta gwagwamayar Falasɗinawa da irin wadda Afirka ta Kudu ta sha lokacin da suke fafutikar neman ƴancin kai daga fararen fata.

Wakilin BBC ya ce gabanin kaɗa ƙuri’ar, Isra’ila ta yi wa jakadanta kiranye, inda ta ce za ta tattauna da shi .

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp