fidelitybank

Afrika ta Kudu na tuhumar Yahudawa da kisan ƙare dangi a kotun duniya

Date:

Lauyoyin gwamnatin Afirka ta Kudu na gabatar da jawabi a gaban babbar kotun Majalisar Ɗinkin Duniya a shari’ar da ake yi wa Isra’ila kan zargin cewa sojojinta sun aikata kisan ƙare-dangi a Gaza.

Sun faɗa wa Kotun Duniya da ke Hague cewa watanni uku na lugudan wuta da Isra’ila ta ɗauka tana yi a Gaza, ya saba wa yarjejeniyar hana kisan kare dangi ta 1948.

Sun kuma yi zargin cewa Isra’ila na da niyyar aikata kisan kare dangi a kan Falasɗinawa a Gaza, wanda ta rena a matakin koli na ƙasa. Sai dai Isra’ila ta yi watsi da batun inda ta ce ba shi da tushe.

A ranar Juma’a ne lauyoyinta za su fara mayar da martani. Afirka ta Kudu dai na kira da a dakatar da kai farmakin sojin Isra’ila cikin gaggawa.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp