fidelitybank

Afrika ta Kudu na tuhumar wanda ya kona majalisar dokoki a matsayin dan ta’adda

Date:

Kasar Afrika ta Kudu na tuhumar mutumin da ya bankawa majalisar dokokin kasar wuta, a matsayin dan ta’adda.

A na tuhumar wanda a ke zargin a wata gobara da ta kone wasu sassan ginin majalisar dokokin kasar Afirka ta Kudu mai shekaru 138 da haihuwa.

Mutumin ya gurfana a gaban kotu kan karar da jami’an kasar su ka bayyana a matsayin wani hari ga dimokradiyyar kasar.

An tuhumar, Zandile Mafe mai shekaru 49 da laifin kona majalisar, sakamakon gobarar da ta tashi a ranar 2 ga watan Janairu, amma an kara tuhumar sa da laifin ta’addanci, saboda shima an kama shi da wani abu mai fashewa, in ji mai gabatar da kara.

An dage shari’ar har zuwa ranar 11 ga watan Fabrairu, kuma Mafe ya bayar da umarnin a tsare shi a cibiyar kula da masu tabin hankali, bayan rokon da majalisar tsaronsa ta yi masa na cewa yana fama da tabin hankali.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp