fidelitybank

AFCON: Senegal ta baiwa kowane dan wasa sama da Naira miliyan 36 da fili

Date:

Sengal ta baiwa tawagar ‘yan wasan ƙasar da suka lashe gasar Kofin nahiyar Afirka da kyautuka filiye.

Kowane ɗan wasa ya samu kyautar dala 87,000 (fiye da Naira miliyan 36) haɗi da fili a cikin birnin Dakar da kuma Diamniadio yayin wani biki a fadar shugaban ƙasa.

Shugaban Kasa, Macky Sall, ya kuma girmama tawagar da lambar yabo ta Order of the Lion.

Tun farko shugaban ya gode wa tawagar saboda kai wa “matsayin ƙololuwa a Afirka” da kuma “samo wa manyan mutane girmamawa”.

Ya kuma yi yabo na musamman ga kocin tawagar, Aliou Cissé.

Senegal ta doke Egypt 4-2 a bugun daga kai sai mai tsaron raga kafin ta lashe kofin a karon farko a tarihi.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp