fidelitybank

AFCON: Salah Masar da Mane Senegal za su kara a wasan karshe

Date:

Kasar Masar za ta kece raini da Senegal a wasan ƙarshe na gasar cin kofin Afrika (AFCON).

Wasa ne mai zafi ganin cewa taurarin ƙungiyar Liverpool Mohamed Salah da Sadio Mane za su kara a wasan, inda Salah zai buga wa Masar sai kuma Mane ya buga wa Senegal.

Sau bakwai Masar na zama zakara a gasar ta Afcon, inda Senegal kuma a karon farko take so ta ɗauki wannan kofi wato ta zao wasan karshe ciki har da wannan karo na biyu.

Senegal ta je wasan ƙarshe a gasar ta Afcon a shekarun 2002 da kuma 2019 inda duka ta yi rashin nasara.

Ita kuma Masar rabonta da ta ɗaga wannan kofi na Afcon tun a 2010.

A halin yanzu dai Kamaru mai masaukin baƙi ce ta zo ta uku a gasar, bayan ta yi waje da Burkina Faso a jiya Asabar a bugun daga kai sai mai tsaron raga bayan an tashi 3-3.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
Previous articleYaron da ya shafe kwana 4 a rijiya ya mutu
Next article

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp