kwallon da Karl Toko Ekambi ya zura kwallayo ta biyu a raga ya baiwa Kamaru zuwa wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka.
Toko Ekambi ne ya farke wa kasarsa a minti na 50 da fara wasa, inda ya leko ta hannun daman Collins Fai.
Kamaru ta samu nasara da ci 2 danema a hannun Gambia.
A ranar Alhamis ne Kamaru za ta kara da Masar ko kuma Morocco a wasan kusa da na karshe a ranar Lahadi mai zuwa.