fidelitybank

AFCON: Jerin ‘yan wasa 28 da Super Eagles ta gayyata

Date:

Mai horas da tawagar Super Eagles, Augustine Eguavoen ya fitar da jerin sunayen ‘yan wasan Najeriya wanda za su buga gasar cin kofin nahiyar Afrika karo na 33 da za a yi a kasar Kamaru daga ranar 9 ga watan Janairu zuwa 6 ga Fabrairu, 2022.

Masu tsaron gida akwai Maduka Okoye da Francis Uzoho da masu tsaron baya Kenneth Omeruo da Olaoluwa Aina da Abdullahi Shehu da ‘yan wasan tsakiya Joseph Ayodele-Aribo da Chidera Ejuke da ‘yan wasan gaba Moses Simon da Odion Ighalo da Samuel Chukwueze suma suna cikin jerin sunayen.

A na sa ran dukkan ‘yan wasan da a ka gayyata, za su isa sansani a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja ranar 29 ga watan Disamba, inda a ke sa ran ‘yan wasan da ke Burtaniya za su fara isowa ranar Litinin, 3 ga watan Janairu.

Masu tsaron gida: Francis Uzoho (AC Omonia, Cyprus); John Noble (Enyimba FC); Daniel Akpeyi (Kaizer Chiefs, Afirka ta Kudu); Maduka Okoye (Sparta Rotterdam, Netherlands)

Masu tsaron baya: Chidozie Awaziem (Alanyaspor FC, Turkiyya); Kenneth Omeruo (CD Leganes, Spain); Leon Balogun (Glasgow Rangers, Scotland); William Ekong (Watford FC, Ingila); Olaoluwa Aina (Torino FC, Italiya); Jamilu Collins (SC Padeborn 07, Jamus); Abdullahi Shehu (AC Omonia, Cyprus); Zaidu Sanusi (FC Porto, Portugal); Olisa Ndah (Orlando Pirates, Afirka ta Kudu).

‘Yan wasan tsakiya: Frank Onyeka (Brentford FC, Ingila); Joseph Ayodele-Aribo (Galsgow Rangers, Scotland); Wilfred Ndidi (Leicester City, Ingila); Chidera Ejuke (CSKA Moscow, Rasha); Kelechi Nwakali (SD Huesca, Spain)

‘Yan wasan gaba: Ahmed Musa (Fatih Karagumruk, Turkiyya); Samuel Chukwueze (Villarreal FC, Spain); Victor Osimhen (Napoli FC, Italiya); Moses Simon (FC Nantes, Faransa); Sadiq Umar (UD Almeria, Spain); Taiwo Awoniyi (Union Berlin, Jamus); Odion Jude Ighalo (Al-Shabab Riyadh, Saudi Arabia); Alex Iwobi (Everton FC, Ingila); Kelechi Iheanacho (Leicester City, Ingila); Emmanuel Dennis (Watford FC, Ingila).

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp