fidelitybank

AFCON: Jerin ‘yan wasa 28 da Super Eagles ta gayyata

Date:

Mai horas da tawagar Super Eagles, Augustine Eguavoen ya fitar da jerin sunayen ‘yan wasan Najeriya wanda za su buga gasar cin kofin nahiyar Afrika karo na 33 da za a yi a kasar Kamaru daga ranar 9 ga watan Janairu zuwa 6 ga Fabrairu, 2022.

Masu tsaron gida akwai Maduka Okoye da Francis Uzoho da masu tsaron baya Kenneth Omeruo da Olaoluwa Aina da Abdullahi Shehu da ‘yan wasan tsakiya Joseph Ayodele-Aribo da Chidera Ejuke da ‘yan wasan gaba Moses Simon da Odion Ighalo da Samuel Chukwueze suma suna cikin jerin sunayen.

A na sa ran dukkan ‘yan wasan da a ka gayyata, za su isa sansani a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja ranar 29 ga watan Disamba, inda a ke sa ran ‘yan wasan da ke Burtaniya za su fara isowa ranar Litinin, 3 ga watan Janairu.

Masu tsaron gida: Francis Uzoho (AC Omonia, Cyprus); John Noble (Enyimba FC); Daniel Akpeyi (Kaizer Chiefs, Afirka ta Kudu); Maduka Okoye (Sparta Rotterdam, Netherlands)

Masu tsaron baya: Chidozie Awaziem (Alanyaspor FC, Turkiyya); Kenneth Omeruo (CD Leganes, Spain); Leon Balogun (Glasgow Rangers, Scotland); William Ekong (Watford FC, Ingila); Olaoluwa Aina (Torino FC, Italiya); Jamilu Collins (SC Padeborn 07, Jamus); Abdullahi Shehu (AC Omonia, Cyprus); Zaidu Sanusi (FC Porto, Portugal); Olisa Ndah (Orlando Pirates, Afirka ta Kudu).

‘Yan wasan tsakiya: Frank Onyeka (Brentford FC, Ingila); Joseph Ayodele-Aribo (Galsgow Rangers, Scotland); Wilfred Ndidi (Leicester City, Ingila); Chidera Ejuke (CSKA Moscow, Rasha); Kelechi Nwakali (SD Huesca, Spain)

‘Yan wasan gaba: Ahmed Musa (Fatih Karagumruk, Turkiyya); Samuel Chukwueze (Villarreal FC, Spain); Victor Osimhen (Napoli FC, Italiya); Moses Simon (FC Nantes, Faransa); Sadiq Umar (UD Almeria, Spain); Taiwo Awoniyi (Union Berlin, Jamus); Odion Jude Ighalo (Al-Shabab Riyadh, Saudi Arabia); Alex Iwobi (Everton FC, Ingila); Kelechi Iheanacho (Leicester City, Ingila); Emmanuel Dennis (Watford FC, Ingila).

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp