fidelitybank

AFCON: Cikakken sakamakon wasannin da aka fafata

Date:

Sakamakon dukkanin wasannin da aka buga a gasar cin kofin nahiyar Afirka, AFCON na shekarar 2025, da aka buga ranar Litinin.

Super Eagles ta Najeriya ta kasa doke Rwanda a wasan karshe na rukunin D a filin wasa na Godswill Akpabio International Stadium, Uyo.

Zakarun Afirka sau uku sun sha kashi da ci 2-1 a bayan gida.

A wani wasan da aka buga ranar litinin, Morocco ta lallasa Lesotho da ci 7-0 yayin da Ghana ta sha kashi a hannun Nijar da ci 2-1 a gida.

Libya ta buga 0-0 da Jamhuriyar Benin, sannan Angola kuma ta buga 0-0 da Sudan.

Ga cikakken sakamakon wasannin share fage na AFCON 2025 da aka buga ranar Litinin:

Najeriya 1-2 Rwanda
Ghana 1-2 Niger
Morocco 7-0 Lesotho
Sudan 0-0 Angola
Libya 0-0 Jamhuriyar Benin
Tunisia 0-1 Gambia
Comoros 1-0 Madagascar
CAR 0-1 Gabon
Malawi 3-0 Burkina Faso.

A halin da ake ciki, a yau Talata ne za a yi karin wasannin share fage na AFCON.

Kenya za ta karbi bakuncin Namibia, Tanzania za ta kara da Guinea, Kamaru za ta kara da Zimbabwe, yayin da Masar za ta kara da Botswana.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp