fidelitybank

AFCON: Abun kyama ne hana ‘yan wasa taka leda – Adebayor

Date:

A ranar 9 ga watan Junairu 2022 ne dai a ka tsara fara gasar cin kofin kasashe na nahiyar Arfika mai taken “AFCON” a kasar Kamaru, amma tuni hukumar kungiyoyin nahiyar Turai ECA ta bayyana rashin son sakin ‘yan wasa su tunkari gasar.

Sai dai kuma da ya ke mayar da martani kan hakan, Adebayor, wanda ya taba bugawa Arsenal da Tottenham wasa, ya caccaki hukumar ECA kan kin sakin ‘yan wasan da za su buga gasar AFCON.

“Babu wani koci a duniya da zai hana ni buga wasa a AFCON, abin kyama ne yadda wasu ke kokarin hana ‘yan wasan Afirka taka leda a AFCON,” kamar yadda ya shaida wa BBC Sport.

A kwanakin baya ne dai aka samu rahotannin cewa za a iya soke gasar ta AFCON, sai dai shugaban hukumar ta CAF Patrice Mostepe ya tabbatar da cewa gasar za ta gudana kamar yadda aka tsara.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp