fidelitybank

AFCON 2021: Shugaban kasar Senegal ya bayar da hutu domin murnar cin kofi

Date:

Shugaban kasar Senegal, Macky Sall, ya bayar da hutun aiki a yau Litinin, domin ci gaba da murnar lashe Kofin Ƙasashen Afirka (Afcon 2021) da tawagar ƙasar ta yi ranar Lahadi da dare a Kamaru.

Shugaban wanda yanzu ba ya cikin ƙasar, ya soke taƙaita balaguron da yake yi, domin tarɓar taurarin ‘yan wasa nasa.

Shugaba Sall zai bai wa tawagar kyauta ta musamman ranar talata a fadarsa, a cewar kafar yaɗa labaran ƙasar ta RTS.

Senegal ta lashe kofin Afcon a karon farko a tarihi bayan ta buga wasan ƙarshe har sau biyu a baya a 2019 da 2022.

Sun doke tawagar Egypt ne mai Mohamed Salah 4-2 a bugun finareti, bayan an tashi wasa 0-0.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp