fidelitybank

Adesina ya tsaya takarar shugaban ƙasa a APC shi kuwa DG na yaƙin neman zaɓen Tinubu ya ficce daga APC

Date:

Shugaban Bankin Raya Afirka, AfDB, Akinwumi Adesina ya shiga takarar neman tikitin shugaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Hakan ya faru ne saboda gamayyar kungiyoyi 28 da suka kunshi Youth Arise Movement, Nigerians in Diaspora, One Nigeria Group, Prudent Youth Association of Nigeria, kungiyoyin mata, manoma, nakasassu da sauran kungiyoyin fararen hula, sun tara kudi Naira miliyan 100, don siyan fom din takarar shugaban kasa da bayyana sha’awar tsohon ministan noma.

Gamayyar dai na karkashin jagorancin shugaban kungiyar, Mohammed Saleh. Matakin dai ya haifar da cece-ku-ce na tsawon makonni da dama da ake yi cewa, wasu jiga-jigan jam’iyyar APC na kara matsa lamba kan Adesina ya shiga takarar, kuma zai yi sauki a samu amincewar shugaban kasa kan takararsa.

A wani labarin kuma, Darakta Janar na kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, Hon. Abdulmumin Jibrin, ya fice daga jam’iyya mai mulki.

Abdulmumin ya bayyana ficewarsa daga APC ne a shafin sa na Facebook, cewa nan da sa’a 24 zai bayyana sabuwar jam’iyyar da zai koma.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp