fidelitybank

ADC ta kori shugabanta a jihar Zamfara

Date:

Shugaban kungiyar African Democratic Congress, ADC reshen jihar Zamfara, Hon. Kabiru Garba Gusau, ya sanar da korar shugaban jam’iyyar, Alhaji Tukur Abubakar Bungudu da shugabannin zartarwarsa na karamar hukumar Bungudu a jihar nan take saboda harkallar jam’iyyar.

Ya ce jam’iyyar ta samu zarge-zargen da ake yi wa shugaban karamar hukumar Bungudu kan yin soyayya da jam’iyyar APC mai mulki a jihar.

Garba ya bayyana cewa, matakin ya zama wajibi duba da yadda yake rike da mukamin siyasa, wanda a cewarsa ya sabawa kundin tsarin mulkin jam’iyyar ADC, inda ya ce, jam’iyyar ba za ta bari wani dan jam’iyyar ya samu wani mukami na siyasa daga wata jam’iyya ba.

Shugaban ya kaddamar da kwamitin riko nan take.

Wadanda aka kaddamar sune Hon. Yahaya Abubakar Bungudu a matsayin shugaba, Mustapha Lawali mataimakin shugaba, Wadatau Lawali Gada, PRO, yayin da Shafi’u Mande Bela zai zama sakatare.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...
X whatsapp