fidelitybank

ADC ta kori shugabanta a jihar Zamfara

Date:

Shugaban kungiyar African Democratic Congress, ADC reshen jihar Zamfara, Hon. Kabiru Garba Gusau, ya sanar da korar shugaban jam’iyyar, Alhaji Tukur Abubakar Bungudu da shugabannin zartarwarsa na karamar hukumar Bungudu a jihar nan take saboda harkallar jam’iyyar.

Ya ce jam’iyyar ta samu zarge-zargen da ake yi wa shugaban karamar hukumar Bungudu kan yin soyayya da jam’iyyar APC mai mulki a jihar.

Garba ya bayyana cewa, matakin ya zama wajibi duba da yadda yake rike da mukamin siyasa, wanda a cewarsa ya sabawa kundin tsarin mulkin jam’iyyar ADC, inda ya ce, jam’iyyar ba za ta bari wani dan jam’iyyar ya samu wani mukami na siyasa daga wata jam’iyya ba.

Shugaban ya kaddamar da kwamitin riko nan take.

Wadanda aka kaddamar sune Hon. Yahaya Abubakar Bungudu a matsayin shugaba, Mustapha Lawali mataimakin shugaba, Wadatau Lawali Gada, PRO, yayin da Shafi’u Mande Bela zai zama sakatare.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp