Jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, ta amince da Peter Obi, a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben ranar Asabar.
Wannan ci gaban dai ya biyo bayan kafa gaggarumar hadin gwiwa ne, wanda ke da nufin tursasa Obi da abokin takararsa, Datti Baba-Ahmed a matsayin babban mukami a kasar.