fidelitybank

Adams Oshiomhole zai tsaya takara a 2023

Date:

Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress APC na kasa, Kwamared Adams Oshiomhole, ya bayyana tsayawa takarar Sanatan Edo ta Arewa a hukumance a karkashin jam’iyyar APC.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da jagoran jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, kuma dan takarar shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya taya Adams Oshiomhole murna.

Oshiomhole ya kasance shugaban jam’iyyar APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Edo. Ya cika shekaru 70 a yau.

A cikin wani sako da ofishin yada labaran sa ya rabawa manema labarai a ranar Litinin a Abuja, Tinubu ya ce, ya yi murna da Oshiomhole, saboda muhimmiyar gudunmawar da ya bayar wajen tabbatar da dimokuradiyya, shugabanci nagari da kuma ci gaban al’umma mai adalci ta hanyar fafutukar kare hakkin ma’aikata.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp