fidelitybank

Adalci shi ne APC ta miƙa mulki Kudanci Najeriya – Gaya

Date:

Ɗan majalisar dattawa daga jam’iyya mai mulki ta APC, Sanata Kabiru Gaya, ya ce ya kamata jam’iyyarsu ta tsayar da dan takarar shugaban kasa daga yankin kudancin kasar, kamar yadda aka yi alkawari a baya.

Sanata Kabiru Ibrahim Gaya ya ce, bai wa yankin kudanci takarar shi ne babban alheri da adalci ga APC, kuma a cewarsa zai sa ta ci zabe a shekarar 2023.

Wannan na zuwa ne yayin da rahotanni ke cewa, ana zaman dar-dar a jam’iyyar ta APC gabanin zaben fitar da gwani na dan takarar shugaban kasa bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya tara gwamnonin jam’iyyarsu, tare da shaida musu cewa ya zabi wanda zai gaje shi kuma yana son su goya masa baya.

Sai dai rahotanni sun ce wadannan kalamai ba su yi wa wasu gwamnonin dadi ba.

A tattaunawa da BBC Hausa, Sanata Gaya ya ce: “Ita siyasa, ko ma duk rayuwar duniya, alkawari ce. Idan ka yi wa dan Adam alkawari, to ka cika alkawarin da ka yi da shi. An yi alkawari da kudu cewa su amince Buhari ya yi mulkin shekara takwas, ya kamata kuma a mika musu, domin su ma su yi shekara takwas.”

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp