fidelitybank

Abun takaici ne halin da yankin Arewa ke ciki – Muhammadu Sanusi II

Date:

Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya koka kan yadda Arewacin Najeriya ke samun koma baya wajen ci gaba, musamman a fannoni kamar ilimi da aikin gona, lamarin da ya jefa yankin cikin mawuyacin hali.

Sanusi ya bayyana hakan ne ranar Asabar a wani taro na tunawa da cika shekaru 50 da ziyartar wanda ya kafa ƙungiyar Faidha Tijjaniyya a Afirka ta Yamma, Sheikh Ibrahim Nyass, a Jos, Jihar Filato.

Da yake gabatar da jawabi a matsayin babban bako, Sarkin ya nuna damuwa kan yadda yankin Arewa bai yi amfani da yawan jama’arsa ba.

Ya ce mafi yawan mutanen yankin manoma ne da ba su da ilimin zamani kan fasahar noma, wanda ke hana su cimma nasara mai É—orewa.

Sanusi ya yi kira ga shugabanni da masu ruwa da tsaki a yankin su zuba jari a fannin ilimi da aikin gona don amfanin al’umma, yana mai cewa lokaci ya yi da Arewa za ta tashi daga baccin da take yi.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp