fidelitybank

Abun takaici ne a ce har yanzu an kasa kammala titin Abuja zuwa Kano – Ningi

Date:

Shugaban kungiyar Sanatocin arewacin Najeriya, Sanata Abdul Ningi ya ce yana mamakin yadda har yanzu gwamnati ta kasa kammala aikin gyaran titin Abuja zuwa Kaduna ta zarce zuwa Kano.

Cikin wata tattaunawa da BBC sanatan ya ce a lokacin kasafin kudin shekarar 2014 da aka sanya makudan kudade lokacin mulkin shugaba Jonathan, amma aka yi biris da aikin.

Ya ce ya auka a lokacin da Buhari ya zo, za a kammala aiki, amma sai ga shi tsohon shugaban ya kammala wa’adin shekarunsa takwas ba tare da kammala aikin ba.

”Irin wannan hanyar ta Abuja zuwa Kano a ce an kasa yinta sai ka ce an yi wa mutane baki, wanda wannan hanyar ita ce kusan ran matafiya ta motoci a yankin arewacin kasar nan’, in ji sanatan dan jam’iyyar hamayya ta PDP.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp