fidelitybank

Abun kunya ne watsawa Falasɗinu takardu da Isra’ila ke yi – UNICEF

Date:

Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya (MDD) UNICEF, ya bayyana watsawa Falasdinawa wasu takardu da Isra’ila ke yi ta sama waɗanda ya kunshi batun ba su shawara kan tserewa daga gidajensu a zirin Gaza a matsayin abin kunya.

Wakilin BBC ya ce “babu wani a Isra’ia da zai iya faɗa wa Falasɗinawa wani wuri da za su je don su tsira, sai dai a tura mutane wajen da babu batun tsira”.

Mataimakin shugaban Hamas, Saleh Al-Arouri, ya ce babu wani sauyi a kan waɗanda aka kama har sai an tabbatar da batun tsagaita wuta na dindindin.

A martanin da ya mayar, Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ba za a daina yaƙin ba har sai an kawar da Hamas kwatakwata da kuma dawo da sauran waɗanda aka kama gida

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp