fidelitybank

Abun kunya ne Buhari ya mika wa ‘yan adawa mulki a 2023 – APC

Date:

Kasa da kwanaki 58 a gudanar da zaben shugaban kasa mai zuwa, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Adamu ya ce, zai zama abin kunya ga shugaba Muhammadu Buhari ya mika mulki ga jam’iyyar adawa a 2023.

Adamu ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi da BBC Hausa, inda ya ce, Buhari yana son APC ta fi kowace jam’iyyar siyasa nasara.

Tsohon dan majalisar ya yi watsi da sukar da ake zargin Buhari na janyewa daga yiwa Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar kamfen, yana mai cewa bai dace Buhari ya bar aikinsa na shugaban kasa ba saboda yakin neman zabe.

“Duk wanda ya ce maka yana so (APC) ta ci zaben nan fiye da Buhari karya ne. Dalili na shi ne, abin kunya ne shugaban kasa ya mika mulki ga jam’iyyar siyasa da ba nasa ba,” inji shi.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp