fidelitybank

Abun da zai sanya yi wa kasa hidima ya zama zabi – Banky W

Date:

Shahararren mawakin wanda rikida ya zama dan siyasa, Olubankole Wellington, wanda aka fi sani da Banky W, ya bayyana dalilin da ya sa hukumar yi wa kasa hidima ta kasa, NYSC, ta zama na zabi a Najeriya.

Banky W, wanda ya bayyana hakan a ranar Talata a wata hira da gidan Talabijin na Channels, ya bayyana cewa shirin NYSC bai cimma duk wani abu da aka tsara shi da shi ba tun kafuwar sa.

“Ban sani ba ko akwai wanda zai yi sabani cewa mai yiyuwa ne NYSC ba ta cimma duk abin da aka tsara ta a yau ba, to ta yaya za mu gyara shi? Kar a soke shi, mu cire shi daga kundin tsarin mulki mu sanya shi na zabi, mutanen da ba su bukata za su tafi.

“Yanzu za ku iya biyan masu sha’awar fiye da haka maimakon ku biya su N30,000 duk wata wanda ba ya yi wa matashin Najeriya komai a yau. Za mu iya biyan su N60 – N80,000,” inji shi.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp