fidelitybank

Abun da zai sanya yi wa kasa hidima ya zama zabi – Banky W

Date:

Shahararren mawakin wanda rikida ya zama dan siyasa, Olubankole Wellington, wanda aka fi sani da Banky W, ya bayyana dalilin da ya sa hukumar yi wa kasa hidima ta kasa, NYSC, ta zama na zabi a Najeriya.

Banky W, wanda ya bayyana hakan a ranar Talata a wata hira da gidan Talabijin na Channels, ya bayyana cewa shirin NYSC bai cimma duk wani abu da aka tsara shi da shi ba tun kafuwar sa.

“Ban sani ba ko akwai wanda zai yi sabani cewa mai yiyuwa ne NYSC ba ta cimma duk abin da aka tsara ta a yau ba, to ta yaya za mu gyara shi? Kar a soke shi, mu cire shi daga kundin tsarin mulki mu sanya shi na zabi, mutanen da ba su bukata za su tafi.

“Yanzu za ku iya biyan masu sha’awar fiye da haka maimakon ku biya su N30,000 duk wata wanda ba ya yi wa matashin Najeriya komai a yau. Za mu iya biyan su N60 – N80,000,” inji shi.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp