fidelitybank

Abun da zai faru idan na’urar zabe ta ki aiki – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta bayyana shirin ko-ta-kwana idan na’urar rajistar masu kada kuri’a, BVAS, ta gaza a rumfunan zabe a lokacin babban zaben 2023.

Mai magana da yawun hukumar ta INEC Festus Okoye ya bayyana cewa hukumar za ta tabbatar da samar da kayayyakin BVAS a kowace rumfar zabe.

Okoye ya ce tuni INEC ta yi tanadin yin amfani da BVAS a rumfunan zabe sama da 176,000 a kasar nan.

Da yake magana da gidan talbijin na Channels, Okoye ya ce: “Kowace unguwannin zabe, za mu samu wasu kayayyakin BVAS da za a tura su cikin gaggawa idan akwai wata matsala ko wani kalubale a kowane rumfunan zabe. Mun kuma horar da ma’aikatan goyan bayan fasaha waɗanda kuma za su iya shiga tsakani idan akwai wani ƙalubale tare da BVAS.

“Amma idan har aka ci gaba da samun tabarbarewar BVAS har zuwa lokacin da za a rufe zabe, dokar zabe ta bukaci da mu yi watsi da kada kuri’a a wannan rumbun zabe sannan mu sake kada kuri’a cikin sa’o’i 24.”

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...
X whatsapp