fidelitybank

Abun da ya janyo muka rufe Boda na tsawon shekaru 2

Date:

A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce, gwamnatinsa ta rufe iyakokin kasar domin kare manoma.

Buhari ya yi magana ne yayin da Shugaban Bankin Raya Afirka, AfDB, Dr Akinwumi Adesina, ya bayyana cewa bankin ya ware dala biliyan 1.5 na shirin samar da abinci na gaggawa na Afirka don dakile illar rikicin Rasha da Ukraine da ake sa ran zai haifar da matsalar abinci a duniya.

Shugaban wanda ya yi magana a wani taro da shugaban AfDB a ofishinsa da ke fadar shugaban kasa, Abuja, ya bayyana cewa an samu nasarori da yawa wajen karfafa gwiwar manoman yankin, tun bayan rufe iyakokin kasa shekaru biyu da suka wuce. Sai dai ya yabawa bankin na AfDB da ke shirin tunkarar duk wani mummunan sakamako da zai iya tasowa daga rikicin Rasha da Ukraine ta fuskar samar da abinci.

“Na gode da sanin rauninmu da ƙarfinmu, da kuma tsarawa da yin aiki gaba. “Muna sane da bukatar samar da wadataccen abinci, da kuma karfafa gwiwar manomanmu, shi ya sa muka rufe iyakokinmu kusan shekaru biyu, domin dakile fasa kwauri. Mun samu wani ci gaba,” in ji Shugaban.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp