fidelitybank

Abun da ya faru a Kano ya nuna nasarar Tinubu ƙarara – Keyamo

Date:

Wani jigo a jam’iyyar APC, Femi Fani-Kayode, ya ce, dimbin jama’a da suka taru a yakin neman zaben jam’iyyar da aka gudanar a jihar Kano, ya nuna cewa dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu ne zai lashe zaben shugaban kasa a 2023.

Fani-Kayode ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafin sa na Twitter.

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama ya ce Tinubu da Kashim Shettima ba wai sun ci jihar ne kadai ba, har ma sun kame yankin Arewa maso Yamma kuma sun ci zaben shugaban kasa a 2023.

Ya rubuta cewa, “Da abin da ya faru a birnin Kano a jiya ya bayyana a fili cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Sanata Kashim Shettima ba su kadai suka ci jihar ba, har ma sun kwace yankin Arewa maso Yamma kuma sun ci zaben shugaban kasa a 2023.

“Hakika wannan lokaci ne mai ma’ana a wannan yakin neman zabe kuma a bayyane yake a gare ni cewa Allah yana tare da BAT.”

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp