fidelitybank

Abun da ya faru a Kano ya nuna nasarar Tinubu ƙarara – Keyamo

Date:

Wani jigo a jam’iyyar APC, Femi Fani-Kayode, ya ce, dimbin jama’a da suka taru a yakin neman zaben jam’iyyar da aka gudanar a jihar Kano, ya nuna cewa dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu ne zai lashe zaben shugaban kasa a 2023.

Fani-Kayode ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafin sa na Twitter.

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama ya ce Tinubu da Kashim Shettima ba wai sun ci jihar ne kadai ba, har ma sun kame yankin Arewa maso Yamma kuma sun ci zaben shugaban kasa a 2023.

Ya rubuta cewa, “Da abin da ya faru a birnin Kano a jiya ya bayyana a fili cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Sanata Kashim Shettima ba su kadai suka ci jihar ba, har ma sun kwace yankin Arewa maso Yamma kuma sun ci zaben shugaban kasa a 2023.

“Hakika wannan lokaci ne mai ma’ana a wannan yakin neman zabe kuma a bayyane yake a gare ni cewa Allah yana tare da BAT.”

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp