fidelitybank

Abun Alajabi: An gano yara hudu da ransu bayan hatsarin jirgin sama

Date:

An gano yaran nan ‘yan Colombia hudu da ke cikin jirgin saman da ya yi hatsari a Dajin Amazon sama da wata ɗaya da ransu.

Yaran ‘yan gida ɗaya – masu shekara 13 da tara da hudu da kuma daya, sun ja hankali sosai a yunƙurin ceto su da gwamman sojoji ke yi a dajin.

“Yaran ne kaɗai suka rayu a hatsarin ƙaramin jirgin lokacin da suke tare da mahaifiyarsu da wasu mutum biyu, wanda ya afku a yankin Caqueta.

Shugaban Colombia Gustavo Petro ya ce labarin gano su ya daɗaɗa ran ‘yan kasar baki ɗaya. In ji BBC.

Mista Petro ya ce yaran na samun kulawa a yanzu haka kuma za su koma gida da zarar an tabbatar suna cikin ƙoshin lafiya.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp