fidelitybank

Abubakar Balarabe ya zama mai magana da yawun masarautar Kano

Date:

An naɗa Abubakar Balarabe Ƙofar Naisa a matsayin mai magana da yawun masarautar Kano.

Sanarwar hakan na ƙunshe a wata takarda mai dauke da sa hannun sakataren gwamnatin Kano Alhaji Usman Alhaji.

Abubakar Balarabe Ƙofar Naisa shi ne babban mataimaki na musamman ga gwamnan Kano a kan kafafen yaɗa labarai.

Kuma zai ci gaba da riƙe matsayin guda biyu kamar yadda sanarwar ta tabbatar.

Kafin hakan, Abubakar Balarabe ya kasance wakilin gidan rediyo Kano a ofishin mataimakin gwamnatin jihar Kano daga bisani ya zama wakilin gidan rediyon a ofishin gwamna.

Abubakar Balarabe ya kasance wanda ya taɓa gabatar da fitaccen shirin Taskar Labarai a rediyo Kano. A cewar Matashiya.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp