fidelitybank

Abin takaici ne a wulakanta ofishin shugaban kasa – Peter Okoye

Date:

Shahararren mawakin Najeriya, Peter Okoye na kungiyar P-Square, ya ce, abin takaici ne a wulakanta ofishin shugaban kasa.

Mawakin ya kuma ce duk da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari da jam’iyyar All Progressives Congress, APC, ba su taka rawar gani ba, amma hakan bai sa a wulakanta shi ba.

Bayanin hakan na kunshe ne a wani sako da ya fitar ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Talata.

Ku tuna cewa a kwanakin baya ne wasu mazauna jihar Kano suka kai wa Buhari hari a lokacin da ya kai ziyarar aiki.

Karanta wannan: Peter Obi ne mafita a zaɓen 2023 – Peter Okoye

Sai dai Okoye ya yi Allah-wadai da matakin, inda ya ce bai dace ba.

Ya rubuta cewa, “Dukkanmu mun yarda cewa shugaba Buhari da jam’iyyar APC sun tabuka abin da bai dace ba amma ba mu yarda da wulakanta shugaban kasa ko ofishin shugaban kasa ba. Wannan abin la’ana ne kwata-kwata!”

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maĈ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban Ĉ™asa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haĈ™Ĉ™in ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riĈ™aĈ™en ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban Ĉ™asa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai Ĉ™wacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai Ĉ™wacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Ĉ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baĈ™in haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp