fidelitybank

Abin damuwa ne yadda Sojoji su ke yi wa fararen hula lugudan wuta a Zamfara – Sanata Yari

Date:

Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Abdul’aziz Yari Abubakar, ya jajantawa wadanda harin da jirgin sama ya rutsa da su a garin Tungar-Kara da ke karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara.

Hare-haren na sama, wanda rahotanni suka ce an yi niyya ne domin kakkabe ‘yan bindigar da ke tserewa, ya yi sanadiyyar salwantar rayuka da dama da ba su ji ba ba su gani ba a kauyen.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun Al’mansoor Gusau, Darakta Janar na yada labarai ga Sanata Yari, Sanatan ya bukaci a kwantar da hankula, yayin da ya mika ta’aziyya ga iyalan wadanda suka rasu tare da yin addu’ar samun sauki cikin gaggawar wadanda suka jikkata.

Sanatan ya yi addu’ar Allah ya karbi marigayin a matsayin shahidai, ya ba su aljannah Firdausi.

Ya kuma yabawa sojoji bisa kokarin da suke yi na magance ‘yan fashin, amma ya bukaci a kara daukar matakan taka tsantsan a ayyukan da za a yi a nan gaba domin hana afkuwar asarar da ba a yi niyya ba.

Sanata Yari ya jaddada fatansa na samun zaman lafiya da ci gaba a jihar Zamfara da ma kasar baki daya.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp