fidelitybank

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Date:

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na musamman a rundunar ƴansandan Najeriya da ke Abuja, Abayomi Shogunle ya bayyana dalilin da ya sa suke cigaba da tsare ɗanfafutika kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar African Action Congress wato ACC a zaɓen shekarar 2023, Omoyele Sowore.

Shogunle ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da masu zanga-zangar neman a saki Sowore a ranar Juma’a a Abuja, inda ya ce cewa Sowore ya ƙi yin jawabi ne a lokacin da ƴansanda suke neman jawabin.

Mutanen sun gudanar da zanga-zangar ne a wasu biranen ƙasar irin su Legas da Abuja da Osun da Oyo, inda suke kira da a gaggauta sakin ɗan gwagwarmayar.

Tun da farko, Babban Sufeto Janar na ƴansandan Najeriya ne ya aika da takardar gayyata ga Sowore zuwa hedkwatar rundunar a Abuja a ranar Laraba domin amsa wasu tambayoyi, amma sai aka tsare shi har zuwa lokacin zanga-zangar.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp