fidelitybank

Abdullahi Abbas ya mayar wa da Yusuf Ata raddi a kan shugabancin APC

Date:

Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya ce shi burinsa ya zama gwamnan Kano ba sake zama shugaban jam’iyyar APC ba a jihar ta Kano.

Abdullahi Abbas ya shaida wa BBC hakan ne yayin mayar da martani ga ministan ma’aikatar gidaje na Najeriya, Yusuf Abdullahi Ata kan kalamansa na baya-baya nan inda ya yi barazanar ficewa daga jam’iyyar.

Ministan ya yi barazanar ficewa daga jam’iyyar APC muddun aka sake zaÉ“en shugaban jam’iyyar na Kano, Abdullahi Abbas a matsayin shugaban jam’iyyar na jihar a karo na hudu.

A yanzu haka zafafan kalaman ministan a wani bidiyo sun karaɗe shafukan sada zumunta, wanda wani abu ne da ke ci gaba da tayar da ƙura a siyasar jihar Kano.

Sai dai shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano Abdullahi Abbas ya shaida wa BBC cewa Yusuf Ata ‘ba dan jam’iyyar ba ne’ sannan sun yi mamakin dalilan da suka sa aka dauko shi har aka ba shi mukamin minista

”Mu a wajenmu ‘yan jam’iyya, dama ban dan jam’iyya bane, a Kano gaba daya a karamar hukumarsa ne mu ka yi na uku ”

”Kuma ba mu sani ba aka bashi minista kuma har shugaban kasa mu gaya wa cewa ba dan jam’iyyarmu bane, anti party ya yi muna ” in ji shi.

Hon Abbas ya ce sun yi mamakin mukamin minista da shugaba kasa ya ba shi

” Muna mamakin yadda aka yi wannan abun wallahi, dan siyasa ne na karamar hukuma kawai”

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp